Tehran (IQNA) masarautar mulkin kama karya ta kasar Bahrain ta kama adadi mai yawa na mutanen kasar da suka halarci tarukan juyayin arba’in a cikin wannan mako.
Lambar Labari: 3485270 Ranar Watsawa : 2020/10/12
Bangaren kasa da kasa, Kotun masarautar kama karya ta kasar Bahrain ta yanke hukuncin daurin shekara guda a kan babban malamin addinin muslunci na kasar Sheikh Isa Kasim.
Lambar Labari: 3481534 Ranar Watsawa : 2017/05/21
Bangaren kasa da kasa, Gamayyar kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa ta soki lamirin masarautar kasar Bahrain kan cin zarafin fararen hula masu fafutuka ta siyasa a kasar.
Lambar Labari: 3481257 Ranar Watsawa : 2017/02/24